Amsa: Mutum musulmi yana cewa: "Amincin da rahamar Allah da kuma albarkar Sa su tabbata a gare ku".
Sai ɗan'uwansa ya mayar masa: "Ku ma amincin Allah da rahamar Sa da albarkar Sa su tabbata a gareku". A Tirmizi da Abu Dawud da kuma wanin su.
جميع الحقوق محفوظة للمصحف الإلكتروني © 2025